Tun bayan kai harin da jiragen yakin Saudiyya suka yi a kan filin sauka da tashin jiragen sama na birnin Sana’a fadar mulkin kasar Yemen, wannan yasa dakarun gwamnatin sana’a karkashin jagorancin kungiyar Ansarullah (Al-houthi) suka mayar da munnan martani kan Saudiyya, wanda kuma daga nan ne yaki ya sake rincabewa a tsakaninsu.