The latest news and topic in this categories.
Kawamcen jam'iyyun siyasa na kasar Ivory Coast ya bukaci a sake lalen yadda aka tsara yadda ake ristar jam'iyyu a hukumar zaben kasar, ganin yadda ta hana rijistar wasu jam'iyyun
An kamala gudanar da zabe a yankin jabal Lebanon na kasar Lebanon a safiyar yau Lahadi har an kuma an fara irge. Tashar talabijin ta Almanar ta kasar ta bayyana
Gwamnatin kasar Venezuela ta bada sanarwan katse huldar jakadanci da kasar Paraguay saboda goyon bayan 'yan adawar kasar, wadanda suke riya cewa sune suka lashe zaben shugaban kasar da aka
Kawamcen jam'iyyun siyasa na kasar Ivory Coast ya bukaci a sake lalen yadda aka tsara
An kamala gudanar da zabe a yankin jabal Lebanon na kasar Lebanon a safiyar yau
Gwamnatin kasar Venezuela ta bada sanarwan katse huldar jakadanci da kasar Paraguay saboda goyon bayan
Sauyi na gaskiya a kan titunan biranen Amurka yake ba a akwatin zabe ba. Kamfanin
Kungiyoyin yahudawan sahyunoya a Amurka, hankoron hana masu goyon bayan Falasdinu samun nasara a zaben
Shugaban kasar Iran ya jaddada cewa: Iran ba zata taba yin watsi da haƙƙinta na makamashin nukuliya na zaman lafiya ba a kowane yanayi Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya
Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: Tattaunawar Iran da Amurka ba zata shafi matakin jan layi da Iran ta gindaya ba Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya jaddada cewa da
Sojojin mamayar Isra'ila sun aiwatar da mummunan kisan kiyashi a garin Jabaliya, tare da janyo shahada da jikkatan wasu a Khan Yunis A rana ta 56 da sake komawa yaki
Kasar Siriya ta rikide daga Jihadi da zaluncin gwamnatin mamayar Isra'ila zuwa ga kulla kyakkyawar alaka da gwamnatin 'yan mamaya Gaskiya ta fara bayyana daya bayan daya, sannan makirci da
Wani hari kan gidan yarin Al-Obeid yayi sanadiyyar mutuwa da jikkatan mutane da dama a kasar Sudan Ministan al'adu da yada labarai, kuma kakakin gwamnatin Sudan, Khaled Al-Aiser, ya tabbatar
'Hudu daga cikin 'yan majalisar shawarar musulunci ta Iran sun isa birnin Jakarta na kasar Indonesia domin halartar taron majalisun kungiyar kasashen musulmi. A yau Litinin ne dai aka bude