The latest news and topic in this categories.
Jakadan kasar Iran a MDD ya musanta zargin cewa kasarsa tana son aiwatar da kashe-kashen jami’an siyasa a cikin kasar Amurka. Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya nakalto
Kwamishinan Kare Hakkokin Dan Adam na Majalisar Dinkin Duniya, Volker Türk, ya yi kira da a dauki matakin gaggawa domin kawo karshen tashe tashen hankula a yankin Gabas ta Tsakiya,
Kwamitin tsaro na MDD ya yi allawadai da kissan da aka yiwa shugaban bangaren siyasa na kungiyar Hamas Isma'ila Haniya a birnin Tehran. Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran
Isra’ila, na ci gaba da kai hare-hare a Gaza, a daidai lokacin da ake dakon
Wani sabon rahoto da MDD, ta fitar ya ce Isra’ila ta aikata laifukan yaki a
Kungiyoyin gwagwarmayar Falasdinawa Hamas da Islamic Jihad sun gabatar da martani a hukumance game da
Kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya ya amince da daftarin kudirin Amurka kan Gaza Kwamitin
Amurka ta sanar da cewa ta bukaci a kada kuri'a a kwamitin sulhu na MDD,
Shugaban kasar Iran ya yi alhini tare da jimamin rashin shugaban ofishin siyasar kungiyar Hamas Yahya Al-Sinwar yana cewa; Idan shugaba ba ya nan, wani shugaban ne ke tashi Shugaban
Sojojin 'yan Sahayoniyya suna ci gaba da gudanar da kisan kiyashi a Gaza, bayan shahadan Falasdinawa 33 sakamakon hari kan wasu gidaje a sansanin Jabaliya Gidan talabijin na Aljazeera ya
Al'ummar Falasdinu da ke Zirin Gaza sun jaddada cewa: Shahadar shugaban ofishin siyasar kungiyar Hamas Yahya Al-Sinwar ba za ta shafi gwagwarmayar Falasdinawa ba Falasdinawa a Zirin Gaza sun bayyana
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Human Rights Watch ta ce: Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila tana aikata laifukan yaki a Gaza Kungiyar kare hakkin bil adama ta Human Rights Watch
Shugaban kasar Turkiyya ya yi kira ga Majalisar Dinkin Duniya da ta kakaba wa haramtacciyar kasar Isra'ila takunkumin hana sayen makamai Shugaban kasar Turkiyya Rajab Tayyib Erdogan ya yi kira
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya yaba wa marigayi shugaban kungiyar Hamas Yahya Sinwar bisa gagarumin aikinsa wajen tunkarar 'yan mamaya masu zagon kasa, yana mai