The latest news and topic in this categories.
Majalisar Dinkin duniya ta bai wa Jihar Borno tallafin dala miliyan shida domin taimaka wa mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa a Maiduguri. Majalisar ta ce ana bukatar akalla dala
A cigaba da nuna damuwa akan halin da yankin Gaza yake ciki, MDD ta yi gargadi akan cewa babu wani wuri da ya saura mai aminci a cikin wannan yankin,
Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya yi Allah-wadai da harin da aka kai kan wata makaranta da ke dauke da 'yan gudun hijira a Nuseirat Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya
Kakakin hukumar kare hakkin bil’adana na MDD ta yi allawadai da yahudawan sahyoniya wadanda suka
Sakamakon sauyin yanayi an samu ambaliyar da ta shafi sama da mutum 700,000 a ƙasashen
Shugaban kasar Saloyi, ta bakin jakadan kasar a kwamitin tsaro na MDD ya bukaci a
Hukumar kula da ayyukan jin kai ta Majalisar Dinkin Duniya (OCHA) ta ce adadin Falasdinawa
Jakadan kasar Iran a MDD ya musanta zargin cewa kasarsa tana son aiwatar da kashe-kashen
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Ismail Baghaei ya yi kakkausar suka kan ci gaba da aikata munanan laifukan yaki da Isra'ila ke ci gaba da aikatawa a kan al'ummar
A wani sabon kisan kiyashi da jiragen yakin HKI suka kai zirin Gaza sun kashe mutane akalla 80 a garin Beit Lahiya. Kamfanin dillancin IP na kasar Iran ya nakalto
Gwamnatin Amurka da kuma ta yahudawan Sahyoniya su na bincike don gano yadda wasu daga cikin shirye shiryensu na sirri, dangane da hare haren da HKI ta shirya kaiwa Iran
Wani babban jami'i a kungiyar Hamas ya bayyana cewa abinda wasu kafafen yada labarai masu watsa shirye -shiryensu da harshen larabci suke yi ya sa suna da hannu dumu dumu
Shugaban majalisar dokokin kasar Iran Mohammad Bakir Qalibof ya yi kira ga kasashen larabawa na yankin tekun farisa GCC da su maida hankali kan tsaida yakin da ke faruwa a
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya bayyana cewa sojojin kasar Iran a shirye suke su maida martani mai tsanani a kan HKI matukar ta kuskura ta kaiwa kasar