The latest news and topic in this categories.
Kasar Iran ta yi kira ga kasashen duniya da su hukunta gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila kan muggan laifukan da take aikatawa a kasashen Lebanon da Falasdinu Jakadan Iran kuma wakilinta
Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya jaddada cewa: Falasdinawa suna rayuwa cikin jahannama don haka kada duniya ta wofantar da lamarinsu Babban Sakataren Majalisar Dinkin Duniya António Guterres ya kwatanta
Wakilan kasashe da dama na duniya ciki har da Iran, sun fice daga cikin babban zauren Majalisar Dinkin Duniya yayin jawabin fira ministan haramtacciyar kasar Isra'ila Benjamin Netanyahu Tawagogin kasashen
JMI tana daga cikin kasashen wadanda suka amince da kawo karshen mamayar da gwamnatin HKI
Majalisar Dinkin Duniya za ta amince da wani kuduri da Falasdinawan suka zartas a ranar
Majalisar Dinkin duniya ta bai wa Jihar Borno tallafin dala miliyan shida domin taimaka wa
A cigaba da nuna damuwa akan halin da yankin Gaza yake ciki, MDD ta yi
Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya yi Allah-wadai da harin da aka kai kan wata
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na