The latest news and topic in this categories.
Kasar Afirka ta Kudu tana shirin mika wasu karin cikakkun shaidu ga kotun kasa da kasa manyan laifuka haramtacciyar kasar Isra'ila Shugaban kasar Afirka ta Kudu, Cyril Ramaphosa, ya bayyana
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Euro-Mediterranean ta buƙaci gaggata shiga tsakani don hana kisan kiyashi mafi muni a Gaza Majiyoyin kiwon lafiya sun bayyana cewa: Falasdinawa 43 suka yi
Zaman taron tunawa da harin guguwar Al-Aqsa, babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya ce; Yakin Gaza yana rusa rayuwar Falasdinawa Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya António Guterres ya bayyana cewa:
Zaman taron tunawa da harin guguwar Al-Aqsa, babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya ce; Yakin
Kasar Iran ta yi kira ga kasashen duniya da su hukunta gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila
Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya jaddada cewa: Falasdinawa suna rayuwa cikin jahannama don haka
Wakilan kasashe da dama na duniya ciki har da Iran, sun fice daga cikin babban
Babban Sakataren Majalisar Dinkin Duniya yayi kashedin kan wani lamari mai matukar hadari da ya
Kamfanin Matatar Man Dangote ta ce za ta janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur kan dambarwar shigo da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game