The latest news and topic in this categories.
Wakili kuma jakadan JMI a MDD dake birnin NewYork ya mikawa kwamitin tsaro na majalisar wasika inda a ciki yake maidawa kasashen larabawa martini kan tuhumar kasar da kwace iko
Majalisar Dinkin Duniya ta bada umurnin janyewar sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila da suka mamaye kashi daya cikin uku na Zirin Gaza lamarin da ya hana kokarin raba kayan agaji Wani
Kungiyar kasashen larabawa ta bukaci tawagar kasashen a babban zauren MDD ta fara aiki don ganin an dakatar da HKI daga halattar tarurrukan majalisar. Kamfanin dillancin labaran WAFA ta Falasdinawa
A yau ne kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya zai gudanar da zaman taron gaggawa don
Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya ce: Miliyoyin 'yan Sudan da Falasdinawa na cikin hadarin
Francesca Albanese, wakiliyar Majalisar Dinkin Duniya ta musamman kan yankunan Falasdinawa da aka mamaye, ta
Falasdinawa sun caccaki jami'in Majalisar Dinkin Duniya kan rashin ambaton kisan kare dangi a Gaza.
Ministan harkokin wajen Norway, Espen Barth Eide, ya tabbatar da aniyar kasarsa na kame firayim
Dakarun kungiyar gwagwarmayar musulunci ta Hizbullah sun kaddamar da munanen hare-hare da makamai masu linzami a kan sojojin Haramtacciyar kasar Isra’ila a sansanoninsu daban-daban da ke arewacin Falastinu da yahudawa
Pars Today- Wani kamfani na Iran ya samar da sabbin magungunan da aka yi domin masu fama da cutar kansa. Ali Aqajani, daraktan bunkasa harkokin kasuwanci na kamfanin ya ce,
A yammacin jiya Juma'a kakakin rundunar sojojin kasar Yemen Birgediya Janar Yahya Saree ya sanar da cewa, sojojin saman kasar ta Yemen sun kai hari kan jirgin ruwan MEGALOPOLIS da
Kafafen watsa labarun HKI sun ambaci cewa; sojoji biyu sun jikkata akan iyaka da Jordan sanadiyyar tsallako iyaka da wasu mutane uku su ka yi, suna sanye da kayan soja.
Rundunar tabbatar da zaman lafiya ta MDD dake kasar Lebanon ( UNIFIL) ta sanar a yau Juma’a cewa; A watannin baya ta sami burbushin (Phosphorus ) a kusa da daya
Wanda ya jagoranci sallar juma’a a birnin Tehran a yau, ya bayyana Shahid Sayyid Hassan Nasrallah a matsayin wanda yake dauke da tutar daukaka a duniyar larabawa, haka nan kuma