The latest news and topic in this categories.
Kasar Iran ta yi kira ga kasashen duniya da su hukunta gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila kan muggan laifukan da take aikatawa a kasashen Lebanon da Falasdinu Jakadan Iran kuma wakilinta
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei shi ne kwamandan yaki da yakin tunanin makiya, in ji ministan al'adu na Iran. Abbas Salehi ya bayyana hakan ne a
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araqchi ya gana da shugaban gwamnatin rikon kwarya a kasar Labanon Najib Mikati a ziyarar da ya kai birnin Beirut, ya kuma tabbatar da
Muhammad Javad Zarif mataimakin shugaban kasa kan al-amura na musamman na kasar Iran, ya bayyana
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkiyan ya bayyana cewa yakin da ke faruwa a Gaza ya
Maimagana da yawan gwamnatin kasar Iran Fatimah Mohajerani ta bayyana cewa gwamnatin shugaba Pezeshkiyan tana
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya ce; Isra'ila na hankoron ganin ta jefa daukacin yankin
Mataimakin ministan harkokin wajen kasar Iran kan harkokin shari'a da kasa da kasa Kazem Gharibabadi
Hare-haren bama-bamai da sojojin gwamnatin Isra'ila suka kai a zirin Gaza sun yi sanadin mutuwar mutane akalla 50 a ranar Talata, kamar yadda hukumar bayar da agajin gaggawa ta Falasdinu
Kakakin gwamnatin Iran ta bayyana cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran a shirye take ta mayar da martani idan bukatar hakan ya ta so Mai magana da yawun gwamnatin Iran Fatima
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi Allah wadai da harin da yahudawan sahayoniyya suka kai kan asibitin shahidan Al-Aqsa Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran Isma'il Baqa'i ya yi kakkausar suka
'Yan gwagwarmayar Falasdinawa sun tarwatsa tankokin yakin 'yan mamaya guda biyu a wani harin kwantan bauna da suka kai musu 'Yan gwagwarmayar Falasdinawa suna ci gaba da gudanar da ayyuka
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ya bayyana cewa: Hizbullahi ta farfado daga juyayinta kuma ta amince da sabon daidaito da ya faru Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Harin da sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila suka kai kan rundunar tsaron Majalisar Dinkin Duniya ta UNIFIL a matsayin laifin yaki Majiyar Majalisar Dinkin Duniya