The latest news and topic in this categories.
Jaridar 'The Telegraph' ta kasar Birtaniya ta bayyana cewa: Iran ta tabbatar da karfin ikonta na kutsawa mafi girman tsarin tsaron sararin samaniyyar duniya Martanin Iran kan haramtacciyar kasar Isra'ila
Ministan harkokin wajen kasar Iran ya gana da yarima mai jiran gado na kasar Saudiyya a birnin Riyadh Ministan harkokin wajen Iran Sayyid Abbas Araqchi ya gana da yarima mai
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana wasu daga cibiyoyin haramtaciyar kasar Isra'ila da za su fuskanci hare-harenta na mayar da martani a nan gaba Bayan kisan gillar da yahudawan sahayoniyya
Shugaban kasar Iran ya jaddada cewa: Laifukan da yahudawan sahayoniyya suka yi sun ketara kan
Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: Duk wani kuskuren da 'yan sahayoniyya zasu aikata zai
Shugaban kaar Iran masuod Pezeshkian ya fara gudanar da wata ziyarar aiki a kasar Qatar
Dangane da harin makami mai linzami da Iran ta kai kan gwamnatin Haramtacciyar Kasar Isra’ila,
Rundunar kare juyin juya halin Musulunci ta Iran a cikin wata sanarwa da ta fitar
Jiragen yakin HKI suna ci gaba da kai hare hare babu kakkaunata a kan garuruwa a kudacin kasar Lebanon. Kamfanin dillancinlabaran IP na kasar Iran ya bayyana cewa a jiya
Kakakin sojojin HKI ya bada sanarwan cewa sojojin kasar sun kashe sabon shugaban kungiyar Hamas Yahya Sinwar a wata fafatawa da suka shiga da shi da wasu manya manyan jami'an
A jiya Alhamis ce gwamnatocin kasashen Amurka Da Burtania Suka kai hare hare masu yawa kan larduna da dama a kasar Yemen daga ciki har da birnin San'a Babban birnin
Mai bawa shugaban tarayyar Najeriya shawara a kan harkokin tsaro Nuhu Ribadu ya bayyana cewa da dama daga cikin makaman da suke hannun yan ta'adda yan fashi da makami a
Ministan harkokin wajen kasar Iran ya gana da takwaransa na kasar Masar a birnin Alkahira Ministan harkokin wajen kasar Iran Sayyid Abbas Araqchi wanda yanzu haka yake kasar Masar ya
Shugaban kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen ya bayyana cewa: Amurka cikakkiyar abokiyar tarayyar gwamnatin Isra'ila ce wajen aikata laifuka da wuce gona da iri kan Gaza Shugaban kungiyar Ansarullahi ta