The latest news and topic in this categories.
Yahudawa masu zanga-zanga sun tare hanyar zuwa ofishin Netanyahu domin neman kulla yarjejeniyar musayar fursunoni da Falasdinawa Rahotonni sun bayyana cewa: Daruruwan yahudawan sahayoniyya masu zanga-zanga sun tare hanyar zuwa
Sharhin bayan labaran namu zai yi magana ne kan sanarwar da 'yan gwagwarmayar Falasdinawa suka fitar ne cewa: Bayan shekara guda fara kaddamar da hare-haren zalunci kan Gaza, har yanzu
Shugaban kasar Iran Masoud Paezeskiyan ya yi allawadai da Amurka da kuma kasashen Turai saboda goyon bayan da suke bawa HKI a kissan kiyashin da ta yi a Gaza da
Mutane 72 ne suka yi, yayin da wasu 392 suka samu raunuka sakamakon hare-haren da
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta harba makami mai linzami kirar Qadir 1 kan hedikwatar
Majiyar mayakan kungiyar Hizbulla ta kasar Lebanon ta bayyana cewa dakarun kungiyar sun cilla makamai
Wasu munanan hare-hare da haramtaciyar kasar Isra'ila ta kai kan kasar Lebanon ya yi sanadiyyar
Dakarun Izzuddeen Al-Qassam bangaren sojin kungiyar Hamas sun lashi takwabin ganin sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila
Shugaban kasar Iran ya yi alhini tare da jimamin rashin shugaban ofishin siyasar kungiyar Hamas Yahya Al-Sinwar yana cewa; Idan shugaba ba ya nan, wani shugaban ne ke tashi Shugaban
Sojojin 'yan Sahayoniyya suna ci gaba da gudanar da kisan kiyashi a Gaza, bayan shahadan Falasdinawa 33 sakamakon hari kan wasu gidaje a sansanin Jabaliya Gidan talabijin na Aljazeera ya
Al'ummar Falasdinu da ke Zirin Gaza sun jaddada cewa: Shahadar shugaban ofishin siyasar kungiyar Hamas Yahya Al-Sinwar ba za ta shafi gwagwarmayar Falasdinawa ba Falasdinawa a Zirin Gaza sun bayyana
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Human Rights Watch ta ce: Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila tana aikata laifukan yaki a Gaza Kungiyar kare hakkin bil adama ta Human Rights Watch
Shugaban kasar Turkiyya ya yi kira ga Majalisar Dinkin Duniya da ta kakaba wa haramtacciyar kasar Isra'ila takunkumin hana sayen makamai Shugaban kasar Turkiyya Rajab Tayyib Erdogan ya yi kira
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya yaba wa marigayi shugaban kungiyar Hamas Yahya Sinwar bisa gagarumin aikinsa wajen tunkarar 'yan mamaya masu zagon kasa, yana mai