The latest news and topic in this categories.
Jiragen yakin HKI sun yi luguden wuta a kan unguwar dahiya junubiyya na birnin Beirut babban birnin kasar Lebanon, inda suka kashe mutane kimani dozun biyu. Tashar talabijin ta presstv
Dakarun kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon sun cilla makamai masu linzami kuma masu yawa a kan arewacin kasar Falasdinu da aka mamaye. Kamfanin dillancin labaran IRNA na kasar Iran ya
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'ila Baghae yace yahudawan Sahyoniyya ne suke shishigi a cikin zabubbukan shugaban kasa wanda za'a gudanar a ranar 5 ga watan Nuwamba mai kamawa
Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na
Kakakin sojojin kasar Yemen Yahya Sarii ya bayyana cewa bangaren makamai masu linzami na sojojin
Babban hafsan hafsoshin sojojin kasar Iran ya yace a hare haren sojojin kasar zasu kai
Dakarun kare juyin juya halin Musulunci na Iran sun fara kaddamar da hare-hare daukan fansa
Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta sanar da kai jerin hare-hare karkashin taken "Khaybar" kan
Wani bayahude mai sharhi kuma kwararre kan al’amuran Hamas, Guy Aviad, ya yarda cewa “Kungiyar Hamas za ta sake kafa karfinta tare da kwararrun mutane bayan kisan Sinwar da ma
Ministan harkokin wajen kasar Iran ya mayar da martani ga kalaman shugaban Amurka Joe Biden Ministan harkokin wajen kasar Iran Sayyid Abbas Araqchi ya bayyana cewa yayin da yake mayar
Ministan harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa: Kungiyar Hamas za ta ci gaba da tafiya da karfi fiye da a baya Ministan harkokin wajen kasar Iran Sayyid Abbas Araqchi
Sojojin mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila sun gudanar da kisan kiyashi a yankin Beit Lahiya sakamakon hare-haren bama-bamai da suka yi lugudensu kan yankin A daidai lokacin da sojojin mamayar haramtacciyar
Matasa a kasar Iraki sun kai hari kan ofishin tashar talabijin ta MBC ta Saudiyya da ke birnin Bagadaza fadar mulkin kasar tare da kona ta Hotunan faifan bidiyo a
Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya ya bayyana cewa: Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila tana kokarin janyo Iran cikin yaki Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya Hakan Fidan ya bayyana cewa: Munanan halayen