The latest news and topic in this categories.
A wani sako da dakarun “Izzuddin –al-kassam” ta fitar a jiya Laraba, ta bayyana cewa; Ba da jimawa ba za ta bude kai hare-haren kunar bakin wake a HKI. Wannan
JMI tana daga cikin kasashen wadanda suka amince da kawo karshen mamayar da gwamnatin HKI take wa kasar Falasdinu, da kuma kawo karshen tsarin mulkin wariya a kasar a zaben
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkiyan ya bayyana cewa amfani da kayakin sadarwa wanda mutane fararen hula suke amfani da su don cutar da su aikin ta'addancin ce kuma abin kunya
Yahudawan Sahayoniyya sun gudanar da zanga-zanga a filin jirgin saman Ben Gurion kafin Netanyahu ya
Kakakin sojojin kasar Yemen Burgedia Janar Yahyah Saree ya bayyana cewa sojojin kasar sun cilla
Ana ci gaba da samun shahadar Falasdinawa sakamakon hare-haren wuce gona da irin yahudawan sahayoniyya
Babbann hafsan hafsoshin sojojin HKI ya bukaci firai ministan haramtacciyar kasar Benyamin Natanyahu ya sanya
Fira ministan gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ya yi furuci da cewa: Ana barazanar yin fyade
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya isa birnin Amman da kasarJordan a safiyar yau Laraba, a ci gaba da rangadin da yake a kasashen yankin Asiya ta kudu
Kungiyar kare hakkin bi'adama Ta 'The Euro-Med Human Rights Monitor' ta bada sanarwan cewa gwamnatin HKI tana amfani da dakiyoyi a cikin mutum-mutumi ko (Bobby-Trapped) don kara kisan Falasdinawa a
A taron Jami'an gwamnatocin kungiyar 'Shanghai Cooperation Organization (SCO)' da ke gudana a birnin Islamabad na kasar Pakistan, kasar Iran ta bukaci kasashen kungiyar su fito fili su yi tir
Mabiya addinin kirista a nan Iran suna rayuwa tare da sauran Mabiya addinai daban daban. Pasto Ninus Mukaddas niyo na cocin Angika a nan Iran ya bayyana cewa kiristoci a
Labaran da suke fitowa daga tarayyar Najeriya sun bayyana cewa mutane akalla 94 suna kone kurmus sanadiyyar tashin gobare a wata tankar dakon man fetur a garin Majai na karamar
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ya yi gargadin cewa mamayar da gwamnatin Isra'ila ke yi wa Falasdinu barazana ce ba ga Falasdinu kadai ba, har ma ga daukacin yankin da