The latest news and topic in this categories.
Kungiyar Hamas ta bayyana cewa a halin yanzu batun tsagaita budewa juna wata a Gaza da kuma musayar fursinoni ba zai yu ba sai da takurawa HKI. Kakakin kungiyar, Jihad
Kungiyar Hamasa wacce take gwagwarmaya da HKI a Gaza ta zabi Yahya Sinwar a matsayin sabon shugaban kungiyar a bangaren siyasa, kuma shi ne ya maye gurbin Shahid Isma’il Haniyya
Kungiyar Hamas za ta nada sabon shugaban ofishinta na siyasa nan da kwanaki masu zuwa, in ji mataimakin shugaban ofishin siyasa na kungiyar, Khalil al-Hayya, yayin wani taron tunawa da
Wani jami’i a kungiyar Hamas, Izzata al-Rashq’ ya bayyana cewa; Abinda Amurka ta bayyana na
Kungiyar gwgawarmayar musulunci ta Hamas ta bayyana jin dadinta akan hukuncin da kotun duniya ta
Kungiyar Hamas wacce take gwagwramaya da HKI a Gaza, ta bayyana cewa sakataren harkokin wajen
Kungiyar Hamas wacce take Jagorantar sauran kungiyoyin falasdinawa a yakin da suke fafatawa da sojojin
Abu Ubaida, mai Magana da yawun dakarun izzuddeen Kassam na kungiyar Hamsa, wadanda suke fafatawa
'Yan gwagwarmayar Iraki sun kai hari kan sansanin sojin haramtacciyar kasar Isra'ila a kwarin Jordan da tuddan Golan da aka mamaye 'Yan gwagwarmayar kasar Iraki sun sanar da cewa: Mayakanta
Rundunar sojin Isra'ila ta sanar da halakar kwamandan runduna ta 401 ta Isra'ila a wani harin kwantan bauna da aka kai musu a Gaza Kafofin watsa labaran haramtacciyar kasar Isra'ila
Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Kisan kare dangi da gwamnatin Isra'ila ta yi a Gaza ya tabbatar da kawo karshen tsarin duniya Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya mai kula
Mataimakin shugaban kasar Kenya da aka kora na fargabar tsaron lafiyarsa bayan an janye jami'an tsaronsa Hambararren mataimakin shugaban kasar Kenya, Rigathi Gachagwa, ya tabbatar a ranar Lahadin da ta
Shugaban majalisar dokokin Iran ya ce: Ya kamata kasashen Turai da sauran masu yin da'awar banza su sani cewa tsibiran Bu Musa da Greater Tunb da Karamin Tunb wasu sassa
Kungiyar Hezbollah ta kaddamar da wasu jerin hare-haren makami mai linzami fiye da 200 a cikin kasa da sa’oi 24 da suka gabata a kan birnin Haifa da wasu yankunan