The latest news and topic in this categories.
Mataimakin shugaban kungiyar Jihadul Islami daya daga cikin kungiyoyi masu gwagwarmaya da sojojin HKI a Gaza, da sauran yankunan Falasdinawa da aka mamaye, Muhammad Al-hindi ya ce gwamnatin HKI ta
Shugaban tawagar masu tattaunawar tsagaita wuta na kungiyar Hamas a Gaza ya bayyana cewa duk wata yarjeniya tare da samuwar sojojin HKI a Gaza ba karbebbe Bane. Kamfanin dillancin labaran
Wani babban kusa a kungiyar Hamas ya soki firaministan Isra'ila a kan ƙin amincewa da yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza, yana mai cewa zaman dakarun Isra'ila a kan iyakar Masar
Kungiyar Hamasa wacce take gwagwarmaya da HKI a Gaza ta zabi Yahya Sinwar a matsayin
Kungiyar Hamas za ta nada sabon shugaban ofishinta na siyasa nan da kwanaki masu zuwa,
A wani bayani da kungiyar Hamas ta fitar na juyayin shahadar Isma’ila Haniyyah ta bayyana
Hamas ta yi Allah wadai da azabtar da Falasdinawa shida waɗanda suka hada da mata
Gwamnatin kasar Iran ta yi maraba da sasantawa tsakanin kungiyoyin Falasdinawa da kuma hadin kansu
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na