The latest news and topic in this categories.
Kakakin bangaren sojin Izzuddeen Al-Qassam ya bayyana cewa: Harin daukan fansa na "Alkawarin Gaskiya" ya firgita makiya 'yan sahayoniyya Kakakin rundunar Izzuddeen Al-Qassam bangaren soji na kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta
Yawan Falasdinawa wadanda HKI ta kai su ga shahada a zirin Gaza kimani shekara guda da ta gabata a yau ya kai mutum 41,825 da kuma wasu 96,910 na wadanda
Daraktan Cibiyar Nazarin Siyasa da Zamantakewa ta Larabawa ya ce: Duk wata hasara da gwamnatin yahudawa ke boye wa… Tauraron Dan Adam yana fallasa abin da ke boye! Riyadh Sidawi,
Dakarun Izzuddeen Al-Qassam bangaren sojin kungiyar Hamas sun lashi takwabin ganin sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila
Ma'aikatar lafiya ta Falasdinu a Gaza ta sanar a ranar Talata cewa adadin Falasdinawa da
Adadin wadanda suka yi shahada sakamakon hare-haren wuce gona da iri da aka sun haura
Sauyi na gaskiya a kan titunan biranen Amurka yake ba a akwatin zabe ba. Kamfanin
Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya yi Allah-wadai da harin da aka kai kan wata
Wani bayahude mai sharhi kuma kwararre kan al’amuran Hamas, Guy Aviad, ya yarda cewa “Kungiyar Hamas za ta sake kafa karfinta tare da kwararrun mutane bayan kisan Sinwar da ma
Ministan harkokin wajen kasar Iran ya mayar da martani ga kalaman shugaban Amurka Joe Biden Ministan harkokin wajen kasar Iran Sayyid Abbas Araqchi ya bayyana cewa yayin da yake mayar
Ministan harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa: Kungiyar Hamas za ta ci gaba da tafiya da karfi fiye da a baya Ministan harkokin wajen kasar Iran Sayyid Abbas Araqchi
Sojojin mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila sun gudanar da kisan kiyashi a yankin Beit Lahiya sakamakon hare-haren bama-bamai da suka yi lugudensu kan yankin A daidai lokacin da sojojin mamayar haramtacciyar
Matasa a kasar Iraki sun kai hari kan ofishin tashar talabijin ta MBC ta Saudiyya da ke birnin Bagadaza fadar mulkin kasar tare da kona ta Hotunan faifan bidiyo a
Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya ya bayyana cewa: Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila tana kokarin janyo Iran cikin yaki Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya Hakan Fidan ya bayyana cewa: Munanan halayen