The latest news and topic in this categories.
Adadin wadanda suka yi shahada sakamakon hare-haren gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila kan Gaza ya kai mutane 40,988 Ma'aikatar lafiya a Zirin Gaza ta sanar a jiya Litinin cewa: Hare-haren wuce
Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ta kai hari kan Falasdinawa da suka rasa matsugunansu a yankin kudancin zirin Gaza da bama-bamai da Amurka ta samar da suka kai nauyin ton 2,000,
Asbitoci guda biyu a gaza suna dab da dakatar da ayyukan ceton rayuwan falasdinawa saboda karewar makamashi a injunan bada wutan lantarki na su. Kamfanin dillancin labaran IP na kasar
An kama mutane 74 a zanga-zangar nuna goyon bayan Falasdinu a birnin Chicago na jihar
Sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila sun kai hare-hare masu muni a yankunan tsakiyar Gaza da Khan
Rahotonni suna bayyana cewa: Babu tsaro a Gaza sakamakon yadda sojojin gwamnatin mamayar haramtacciyar kasar
Likitocin Amurka da suka dawo daga Gaza sun ba da labarin munanan al'amuran kisan kiyashi
Jiragen yakin HKI sun cilla makamai a kan makarantar Mustafa Hafez inda falasdinawa kimani 700
Sojojin yahudawan sahayoniyya 5 ne suka halaka kuma wasu 15 suka jikkata a wani gumurzu da suka yi da mayakan kungiyar Hizbullah a kan iyakar kasar Lebanon Kafofin yada labaran
Wata tsohuwar ministan kasar Spain ta kwatanta kisan kiyashin da ake yi a Gaza da gidajen gas na Nazi a Jamus Shugabar jam'iyyar Podemos ta masu sassaucin ra'ayi a kasar
Shugaban Majalisar Shawarar Musulunci ta Iran ya gana da takwaransa na Zimbabwe a birnin Geneva na kasar Switzerland Shugaban Majalisar Shawarar Musulunci ta Iran, Mohammad Baqir Qalibaf, ya gana da
Babban kwamandan dakarun kare juyin juya halin Musulunci na Iran, Hossein Salami, ya yi barazanar cewa za su kai wa Isra'ila hari "da zafi" idan ta kuskura kai hari kan
Shugaban mulkin soji na kasar Mali, Kanar Assimi Goita ya kara wa kansa girma zuwa mukamin cikakken Janar, mukamin soji mai girma da shugabanni biyu na kasar ne kawai ne
Jiragen yakin Amurka da na Birtaniya sun yi ruwan bama-bamai a birnin San'a na kasar Yeman da wasu yankuna da dama. Tashar talabijin ta al-Masirah ta kasar Yemen ta bayyana