Ganawa a tsakanin bangarorin biyu dai ta mayar da hankali ne akan batutuwan da su ka shafi dauke wa Syria takunkumi, shigar da kungiyar Kurdawa a cikin sojojin kasar, da kuma alaka a tsakanin Damascuss da Haramtacciyar Kasar Isra’ila.
A nashi gefen ministan harkokin wajen Syria As’ad Shaibani ya bayyana ganawar da cewa ta yi kyau, sannan ya kara da cewa an tattauna batutuwa da dama.