The latest news and topic in this categories.
Kafafen watsa labarun HKI sun ambaci cewa; sojoji biyu sun jikkata akan iyaka da Jordan sanadiyyar tsallako iyaka da wasu mutane uku su ka yi, suna sanye da kayan soja.
Rundunar tabbatar da zaman lafiya ta MDD dake kasar Lebanon ( UNIFIL) ta sanar a yau Juma’a cewa; A watannin baya ta sami burbushin (Phosphorus ) a kusa da daya
Wanda ya jagoranci sallar juma’a a birnin Tehran a yau, ya bayyana Shahid Sayyid Hassan Nasrallah a matsayin wanda yake dauke da tutar daukaka a duniyar larabawa, haka nan kuma
Kafafen watsa labarun HKI sun ambaci cewa; sojoji biyu sun jikkata akan iyaka da Jordan
Rundunar tabbatar da zaman lafiya ta MDD dake kasar Lebanon ( UNIFIL) ta sanar a
Wanda ya jagoranci sallar juma’a a birnin Tehran a yau, ya bayyana Shahid Sayyid Hassan
A yau Juma’a ne shugaban kungiyar ta Hamas a yankin Gaza, Khalilul Hayyah, ya gabatar
A cigaba da kai wa garuruwa da biranen HKI hare-hare, Hizbullah ta harba makamai masu
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya yi gargadin cewa duk wani harin da Isra'ila za ta kai wa kasar zai fuskanci martanin da ya dace. Shugaban ya bayyana hakan ne
Shugabannnin kasashe mambobin BRICS, na isa kasar Rasha domin halartar taron kungiyar karo na 16 a binrin Kazan. Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya isa birnin na Kazan na kasar
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta ce ita ce ta kai harin jirgi maras matuki kan gidan shakatawa na firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu a makon da ya gabata, kamar yadda
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya gargadi gwamnatin sahyoniyawa game da yin duk wani gigi na yin shsihigi a kan tashoshin nukiliyarta, yana mai jaddada cewa Jamhuriyar Musulunci
Hezbollah ta sanar a yau Talata cewa ta kaddamar da jerin hare-hare da mayakanta suka kai kan sojojin mamamya na Haramtacciyar Kasar Isra’ila, domin nuna goyon baya ga al'ummar Palastinawa
Shugaban kasar Tunusiya Kais Saied ya tabbatar a wannan Talata cewa kasarsa na tare da gwagwarmaya da tsayin daka na al'ummar Palasdinu da Lebanon, yana mai jaddada cewa mu'amala da