The latest news and topic in this categories.
Jami’in dakarun kare juyin musulunci na Iran janar Ibrahim Jabbari ya gargadi HKI da cewa, idan har ta kawo wa Iran hari, to shakka babu Iran din za ta mayar
Rahotannin da suke fitowa daga HKI sun ce ‘yan share wuri zauna biyu sun halaka sanadiyyar harin makamai masu linzami da dakarun Hizbullah na Lebanon su ka kai akan garin
Tashar Talbijin din HKI ta “Channel 14” ta watsa hotunan wasu fitattun ‘yan gwgawarmaya da HKI take son kashewa da su ka hada Yahya Sinwar na Hamas, kwamandan rundunar Kudus
Jami’in dakarun kare juyin musulunci na Iran janar Ibrahim Jabbari ya gargadi HKI da cewa,
Rahotannin da suke fitowa daga HKI sun ce ‘yan share wuri zauna biyu sun halaka
Tashar Talbijin din HKI ta “Channel 14” ta watsa hotunan wasu fitattun ‘yan gwgawarmaya da
Rahotanni daga HKI sun ce mutane 6 ne su ka jikkata, 5 daga cikinsu suna
Kamfanin jirgin sama na “ Turkinsh AirLine” wanda mallakin gwamnatin Turkiya ne, ya sanar da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan