The latest news and topic in this categories.
Kasar Iran ta yi kira ga kasashen duniya da su hukunta gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila kan muggan laifukan da take aikatawa a kasashen Lebanon da Falasdinu Jakadan Iran kuma wakilinta
Daraktan Cibiyar Nazarin Siyasa da Zamantakewa ta Larabawa ya ce: Duk wata hasara da gwamnatin yahudawa ke boye wa… Tauraron Dan Adam yana fallasa abin da ke boye! Riyadh Sidawi,
Kakakin bangaren sojin kungiyar Hamas ya albarkaci harin da 'yan gwagwarmayar kasar Iraki suka kai kan yankin Tuddan Julan na kasar Siriya da aka mamaye Kakakin dakarun Izzuddeen Al-Qassam bangaren
Babban Sakatare Janar na Kungiyar gwagwarmaya ta Asaib Ahl al-Haq a Iraki, Sheikh Qais Khazali,
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei shi ne kwamandan yaki da yakin
Ministan harkokin wajen kasar Rasha Sergey Lavrov ya bayyana a wannan Juma'a cewa, Amurka tana
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araqchi ya gana da shugaban gwamnatin rikon kwarya a
A wata hira da ya yi da mujallar Le Point a cikin kwanakin nan, ministan
A wani faifan bidiyo da dakarun kungiyar Hizbullah su ka fitar a jiya Litinin,sun nuna jirage marasa matuki da suke da su,da kuma wasu makamai, sannan su ka karkare da
Shugaban kasar Venezuela Nicolas Maduro ya bayyana Fira Ministan HKI da cewa, wani Dodo ne masha-jini wanda kasashen turai da Amurka su ka samar da shi, tare da cewa; Abinda
Ba wannan ne karon farko wanda mutanen Najeriya suka fuskantar duhu a duk fadin kasar saboda lalacewar tsarin bada wutan lantarki da samar da shi ba. Jaridar Premium times ta
A sakamakon bincike na farko wanda sojojin HKI suka fitar bayan hare hare mafi muni wadanda kungiyar hizbullah ta kaiwa barikin sojoji na Binyamina da ke kudancin birnin Haifa na
Mayakan kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon sun tarwatsa gungun sojojin HKI tare da tankunan yaki samfurin mirkava a lokacinda suka shiga wasu yankuna a cikin kudancin kasar Lebanon. Tashar talabijin
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya bayyana cewa samuwar sojojin kasashen waje a kasashen yankin baya taimakawa kasashen. Shugaban ya kara da cewa Iran tana son ganin ko wace kasa