The latest news and topic in this categories.
A cikin wani bayani da Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta fitar, ta jaddada cewa za ta ci gaba da kai hare-hare kan haramtacciyar kasar Isra'ila domin nuna goyon bayanta
A jiya Talata 17 ga watan Satumban shekarar 2024 ne gwamnatin sahyoniyawan ta tarwatsa wasu na'urori masu dauke da makamai a kasar ta Lebanon a wani harin ta'addanci da mai
Kungiyar Hizbullah ta lashi takobin ci gaba da kai hare-haren kin jinin haramtacciyar kasar Isra'ila domin nuna goyon baya ga al’ummar Gaza da ke fama da yakin kisan kiyashi da
Ma'aikatar lafiya ta Falastinu ta ce akalla mutane 20 ne sukayi shahada yayin da wasu
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Nasser Kanaani ya bayyana cewa: Harin ta'addancin da aka
A cigaba da nuna damuwa akan halin da yankin Gaza yake ciki, MDD ta yi
Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan ya bayyana cewa, Iran ba kasa ce ‘yar ina da
Kasashen Venezuela da Cuba sun fitar da bayanin yin Allawadai da harin na HKI akan
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na