The latest news and topic in this categories.
Mummunar ambaliyar ruwa a Maiduguri a daren 9 ga watan Satumba, sakamakon rugujewar madatsar ruwa ta Alau, ta yi sanadiyyar raba dubun dubatar mutane da muhallansu. Shugabannin hukumomin Majalisar Ɗinkin
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya nanata manufofin jamhuriyar musulunci ta Iran da ke mara baya ga dakarun adawa a gwagwarmayar da suke yi da gwamnatin haramtacciyar kasar
Pars Today - Rashin mutunta bukatun jama'a a Amurka, musamman a tsakanin daliban jami'a, ya nuna yadda tsarin siyasar kasar ya zama wani tsari da aka kayyade ba tare da
Wani mamba a majalisar gudanarwa ta kasar Yemen ya bayyana cewa kasashen Amurak da Burtaniya
Kafafen yada labarai na HKI sun bayyana cewa dakarun kungiyar Hizbullah na kasar Lebanon sun
Babban sakataren majalisar koli ta harkokin tsaron kasar Iran Ali Akbar Ahmadiyyan ya tabbatar da
Wani kamfanin kera kayakin likitanci mai zaman kansa ya sami nasarar kera wata na’ura wacce
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya bayyana cewa, tallafawa masu gwagwarmaya da HKI
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na