The latest news and topic in this categories.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi Allah wadai da harin ta'addancin da aka kai wa maziyarta Karbala na kasar Afganistan Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran Nasir Kan'ani ya yi Allah
Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya yi Allah-wadai da harin da aka kai kan wata makaranta da ke dauke da 'yan gudun hijira a Nuseirat Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya
Dakarun Yemen sun kai hare-hare kan jiragen ruwa 80 da suke na gwamnatin mamaya da masu alakada ita tun watan Nuwamba Dakarun kasar Yemen da ke gudanar da ayyukansu a
Kasar Habasha ta kasance kasa ta farko a duniya da ta hana shiga da motocin
Kasar Koriya ta Arewa a karon farko ta baje hotunan cibiyar tache makamashin Uranium na
Na'urorin daukar hutunan bidiyo kusa da karamin ofishin jakadancin HKI a birnin Boston na kasar
Gwamnatin JMI ta bukaci kasashen kungiyar tattalin arziki ta BRICS su samar da kawance ta
Tsoron shugaban kasar Amurka kuma dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Republican ya tabbatar da
'Yan gwagwarmayar Falasdinawa sun tarwatsa tankokin yakin 'yan mamaya guda biyu a wani harin kwantan bauna da suka kai musu 'Yan gwagwarmayar Falasdinawa suna ci gaba da gudanar da ayyuka
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ya bayyana cewa: Hizbullahi ta farfado daga juyayinta kuma ta amince da sabon daidaito da ya faru Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Harin da sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila suka kai kan rundunar tsaron Majalisar Dinkin Duniya ta UNIFIL a matsayin laifin yaki Majiyar Majalisar Dinkin Duniya
Rahotannin da suke fitowa daga Falasdinu sun ambaci cewa, HKI ta kashe Falasdinawa da su ka hada kananan yara da mata 23,a kudanci da tsakiyar Gaza. Kamfanin dillancin Labarun “Anatoly”
Kafafen watsa laabrun HKI sun bayar da labarin cewa daya daga cikin jami’ansu ya halaka sanadiyar bude masa wuta da aka yi a yankin Usdud dake kudancin Falasdinu. Rahotannin sun
Da misalin karfe 8: 30 na safiyar yau a nan birnin Tehran aka fara bankwana da shahid manjo janar Abbas Nilofurushan wanda ya yi shahada tare da Sayyid Hassan Nasrallah