The latest news and topic in this categories.
Mataimakin shugaban kungiyar Jihadul Islami daya daga cikin kungiyoyi masu gwagwarmaya da sojojin HKI a Gaza, da sauran yankunan Falasdinawa da aka mamaye, Muhammad Al-hindi ya ce gwamnatin HKI ta
Kungiyar Hamas ta yi Allah wadai da azabtarwar da Isra’ila take yi wa Falasdinawa da take tsare da su a gidan yarin Megiddo, tare da yin kira ga kungiyar agaji
Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya magantu kan dalilin da gwamnatinsa ta ƙara farashin man fetur da ake ta faman cece-kuce a kai a ƙasar. A sabbin tsare-tsaren da Kamfanin
Nijeriya ta zama ƙasa ta uku wajen karbar bashin Bankin Duniya bayan karuwar karbar rancen
Jakadan kasar Iran a kasar Rasha ya sanar da cewa shugaban kasar Iran zai gana
Wakilin Iran a Majalisar Dinkin Duniya ya yi tsokaci kan zargin cewa; Kasarsa tana aika
Limamin da ya jagoranci sallar Juma'a a birnin Tehran ya bayyana cewa: Turawan Yamma suna
Shugaban Hukumar Makamashin Nukiliya ta Iran ya jaddada cewa: Iran ba ta da shirin nukiliya
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na