The latest news and topic in this categories.
Ministan harkokin wajen kasar Jordan ya bayyana cewa: Duk da'awar 'yan mamaya na kai hari kan yankunan Gabar yammacin kogin Jordan karya ce Mataimakin fira ministan kasar Jordan kuma ministan
Ambaliyar ruwa ta mamaye garuruwan Saudiyya tare da yin awungaba da tarin motoci Hotunan faifan bidiyo da ke yawo a kasar Saudiyya suna nuna yadda ambaliyar ruwa take ci gaba
Gwamnatin shugaba Biden tare da goyon bayanta wanda bai da iyaka ga HKI ne ya sa babu wani fatan samar da zaman alfiya a Gaza a cikin wani lokaci nan
Gwamnatin shugaba Biden tare da goyon bayanta wanda bai da iyaka ga HKI ne ya
Sojojin ruwa na kasar Yemen sun yi luguden wuta kan wani jirgin ruwan daukar kaya
Dakarun IRGC na kasar Iran sun kama wani jigo a cikin mayakan kungiyar yan ta’adda
Hukumar lafiya ta duniya (WHO) ta bada sanarwan cewa daga yau lahadi ce ake saran
Akalla sojojin HKI biyu ne suka halaka, sannan wani bayahude dan share wuri zauna guda
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu