The latest news and topic in this categories.
Shugabar Jami'ar Columbia Nemat Minoosh Shafiq ta yi murabus daga mukaminta biyo bayan zanga-zangar da dalibai suka yi na nuna goyon bayan Falasdinu da Zirin Gaza, wanda aka fara watanni
Kakakin hukumar kare hakkin bil’adana na MDD ta yi allawadai da yahudawan sahyoniya wadanda suka kai hare hare kan falasdinawa a kauyen Kalkeliya. Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran
Miliyoyin mutanen kasar Yemen sun fito gangami a birnin San’a babban birnin kasar da kuma sauran jihohi don nuna goyon bayansu, kamar yadda suka saba a duk jumma’a ga al-ummar
Miliyoyin mutanen kasar Yemen sun fito gangami a birnin San’a babban birnin kasar da kuma
Wani mai bincike sannan marubuci mai suna Farid Zakariya ba’amerike kuma marubuci a jaridar Washington
Manya manyan kwamandojin sojojin ruwa na kasashen Iran da Afirka ta Kudu sun gana a
A safiyar yau ce shugaban kasar Iran Masoud Pezeskiyan ya kare majalisar ministocinsa mai mambobi
Kungiyar gwagwarmayar Falasdinawa ta Hamas ta ce ba za ta amince da sabbin sharudda daga
Kamfanin Matatar Man Dangote ta ce za ta janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur kan dambarwar shigo da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game