The latest news and topic in this categories.
Jagoran juyin juya halin Musulunci ya bayyana cewa: Har yanzu batun Gaza shi ne batu mafi fifiko a duniyar Musulmi Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya
Shugaban kungiyar gwagwarmayar Ansarullah ta kasar Yemen ya gargadi Isra'ila cewa kasar Yemen na iya tunkarar Isra’ila fiye da yadda tsammani. Yemen kuma ba zata kasawa ba wajen goyan bayan
Gwamnatin mulkin soji ta kasar Sudan, ta fitar da wata sanarwa a jiya Lahadi, inda ta ce ma’aikatar harkokin wajen kasar na maraba da sabon jakadan Iran a kasar Hassan Shah Hosseini, a gabar
Gwamnatin mulkin soji ta kasar Sudan, ta fitar da wata sanarwa a jiya Lahadi, inda ta ce ma’aikatar
Manyan yan jam'iyyar Democrats a Amurka na ci gaba da nuna goyon bayansu ga mataimakiyar
Majiyoyin lafiya a Falasdinu na cewa adadin mutanen da suka rasa rayukansu a wani hari
Kakakin sojojin kasar Yemen Burgedia Janar Yahyah Saree ya bayyana cewa sojojin kasar sun cilla
Gwamnatin kasar Iran ta yi allawadai da hare haren da jiragen yakin HKI suka kai
Kamfanin Matatar Man Dangote ta ce za ta janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur kan dambarwar shigo da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game