The latest news and topic in this categories.
Limamin da ya jagoranci sallar Juma'a a birnin Tehran ya bayyana cewa: Tushen rukunin shugabancin Musulunci ya dogare ne a kan ra'ayin mutane Limamin da ya jagoranci sallar Juma'a a
Kwamandan rundunar sojin sama ta dakarun kare juyin juaya halin Musulunci na Iran ya bayyana cewa: Fitowar mutane a zaben shugaban kasa zagaye na biyu a Iran zai kara karfi
Duk da killace Masallacin Al-Aqsa da sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila suka yi, Falasdinawa 40,000 ne suka gudanar da sallar Juma'a a ciki a yau Dubban al'ummar Falasdinu ne suka gudanar
Limamin da ya jagoranci sallar Juma'a a birnin Tehran ya bayyana cewa: Tushen rukunin shugabancin
Kwamandan rundunar sojin sama ta dakarun kare juyin juaya halin Musulunci na Iran ya bayyana
Duk da killace Masallacin Al-Aqsa da sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila suka yi, Falasdinawa 40,000 ne
Kungiyar Falasdinawa ta Jabhatul-Sha'abiyya ta Popular Front ta nuna rashin amincewa da kalaman ministan harkokin
Majalisar Dinkin Duniya ta bada umurnin janyewar sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila da suka mamaye kashi
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya yi gargadin cewa duk wani harin da Isra'ila za ta kai wa kasar zai fuskanci martanin da ya dace. Shugaban ya bayyana hakan ne
Shugabannnin kasashe mambobin BRICS, na isa kasar Rasha domin halartar taron kungiyar karo na 16 a binrin Kazan. Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya isa birnin na Kazan na kasar
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta ce ita ce ta kai harin jirgi maras matuki kan gidan shakatawa na firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu a makon da ya gabata, kamar yadda
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya gargadi gwamnatin sahyoniyawa game da yin duk wani gigi na yin shsihigi a kan tashoshin nukiliyarta, yana mai jaddada cewa Jamhuriyar Musulunci
Hezbollah ta sanar a yau Talata cewa ta kaddamar da jerin hare-hare da mayakanta suka kai kan sojojin mamamya na Haramtacciyar Kasar Isra’ila, domin nuna goyon baya ga al'ummar Palastinawa
Shugaban kasar Tunusiya Kais Saied ya tabbatar a wannan Talata cewa kasarsa na tare da gwagwarmaya da tsayin daka na al'ummar Palasdinu da Lebanon, yana mai jaddada cewa mu'amala da