The latest news and topic in this categories.
Wanda yake rike da mukamin shugabancin kasar Iran, da kuma shugaban kasar Rasha, sun gana da juna a yayin taron kungiyar Shanghai a kasar Kazakistan. Mai rike da mukamin shugaban
A yau Alhamis kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta harba wa HKI malamai masu linzami fiye da 200 da kuma jerin jirage marasa matuki a karkashin mayar da martani na
Shugaban Majalisar zartarwa ta Hizbullah Sayyid Hashim Safiyuddin ya bayyana cewa; Mayar da martani akan HKI dangane da shahadar Muhammad Ni’imah Nasir wanda ya fara tun jiya, zai cigaba cikin
Wanda yake rike da mukamin shugabancin kasar Iran, da kuma shugaban kasar Rasha, sun gana
A yau Alhamis kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta harba wa HKI malamai masu linzami
Shugaban Majalisar zartarwa ta Hizbullah Sayyid Hashim Safiyuddin ya bayyana cewa; Mayar da martani akan
Jagoran juyin musulunci na Iran, Ayatullah Sayyid Ali Khamnei wanda ya gana da malaman jami’ar
Sashen yada labarai na rundunar Hezbollah ta Hezbollah ta fitar bayani da a cikinsa yake
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na