The latest news and topic in this categories.
A ranar laraban da ta gabata ce gwamnatin tarayyar Najeriya ta gudanar da zaman tattaunawa ta farko da kungiyar malaman jami’o’i wato ASSU don kaucewa barazanar yajin aiki. Jaridar Premium
Rahotanni da suke fitowa daga ma’aikatar cikin gida na kasar Iran sun bayyana cewa an kara lokacin zabe da sa’o’ii 2 saboda yawan mutane da suka fito don kada kuri’unsu
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya kada kuri'arsa a wata rumfar zabe da ke birnin Tehran a daidai lokacin da aka fara kada kuri'a. "Muna ba
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya kada kuri'arsa a wata rumfar
Al'ummar kasar Iran sun fita zuwa rumfunan zabe a wani zabe mai cike da rudani
Jakadan Iran a MDD Amir Sa’id Iruni ya aike da wasika zuwa ga babban sakataren
Babban magatakardar kungiyar gwgawarmayar musuluncin ta Hizbullah wanda aka watsa jawabinsa a wurin juyayin 40
A jiya Alhamis din an yi taron juyayin cikar kwanaki 40 daga shahadar Shugaban kasar
Kamfanin Matatar Man Dangote ta ce za ta janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur kan dambarwar shigo da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game