The latest news and topic in this categories.
'Yan sandan Boliviya sun kama jagoran juyin mulkin kasar, yayin da shugaban Boliviya ya yaba da goyon bayan jama'a gare shi 'Yan sandan kasar Boliviya sun kama wani tsohon janar
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi Allah wadai da yunkurin juyin mulkin da bai yi nasara ba a kasar Boliviya Jamhuriyar Musuluncita Iran ta yi Allah-wadai da yunkurin juyin mulkin
Gwamnatin Rasha ta jaddada aniyarta ta ci gaba da gudanar da aiki kan manyan yarjeniyoyin da ta kulla da kasar Iran Gwamnatin Rasha ta ce tana ci gaba da aiki
'Yan sandan Boliviya sun kama jagoran juyin mulkin kasar, yayin da shugaban Boliviya ya yaba
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi Allah wadai da yunkurin juyin mulkin da bai yi
Gwamnatin Rasha ta jaddada aniyarta ta ci gaba da gudanar da aiki kan manyan yarjeniyoyin
Ministan Tsaron Pakistan ya bayyana cewa: Iran ce take goyon bayan kasarsa wajen fuskantar ta'addanci
Tsohon fira ministan gwamnatin yahudawan sahayoniyya ya ce: Haramtacciyar kasar Isra'ila tana cikin hali mafi
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya yi gargadin cewa duk wani harin da Isra'ila za ta kai wa kasar zai fuskanci martanin da ya dace. Shugaban ya bayyana hakan ne
Shugabannnin kasashe mambobin BRICS, na isa kasar Rasha domin halartar taron kungiyar karo na 16 a binrin Kazan. Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya isa birnin na Kazan na kasar
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta ce ita ce ta kai harin jirgi maras matuki kan gidan shakatawa na firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu a makon da ya gabata, kamar yadda
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya gargadi gwamnatin sahyoniyawa game da yin duk wani gigi na yin shsihigi a kan tashoshin nukiliyarta, yana mai jaddada cewa Jamhuriyar Musulunci
Hezbollah ta sanar a yau Talata cewa ta kaddamar da jerin hare-hare da mayakanta suka kai kan sojojin mamamya na Haramtacciyar Kasar Isra’ila, domin nuna goyon baya ga al'ummar Palastinawa
Shugaban kasar Tunusiya Kais Saied ya tabbatar a wannan Talata cewa kasarsa na tare da gwagwarmaya da tsayin daka na al'ummar Palasdinu da Lebanon, yana mai jaddada cewa mu'amala da