The latest news and topic in this categories.
A rana ta 263 da Isra’ila ta kwashe tana aiwatar da kisan kare dangi a Gaza, adadin falastinawa da suka yi shahada ya kai 37,626 galibinsu jarirai, mata da yara,
Jagoran juyin juya halin musulunci na Iran Ayatullah Sayyid Ali Khamnei ya ce; yadda mutane masu kada kuri’a za su fito da tawa a zaben shugaban kasar da za za
Mohammad Baqer Qalibaf, dan takara a zaben shugaban kasar da za a gudanar a ranar 28 ga watan Yuni, ya ce fadada alakar Iran da dukkan kasashen duniya na da
Mohammad Baqer Qalibaf, dan takara a zaben shugaban kasar da za a gudanar a ranar
Mostafa Pourmohammadi, dan takara a zaben shugaban kasar Iran da ke tafe, ya yi kira
Alireza Zakani, daya daga cikin 'yan takara shida a zaben shugaban kasar da za a
Masoud Pezeshkian, daya daga cikin 'yan takara shida a zaben shugaban kasar da za a
Dan takara a zaben shugaban kasa Iran, Amir Hossein Ghazizadeh Hashemi ya ce zasu dora
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu