The latest news and topic in this categories.
'Yan takara shida a zaben shugabancin kasa a Iran sun tafka muhawara ta farko kan tattalin arzikin kasar, gabanin zaben da za a gudanar a ranar 28 ga watan Yuni
‘Yan sanda a Isra’ila, sun tarwatsa zaman dirshin da zanga-zangar kin jinin gwamnatin firaministan kasar Benjamin Netanyahu. Kafofin yada labarai a kasar da dama sun wallafa hotunan yadda ‘yan sandan
Kungiyar gwagwarmayar Ansarullah da aka fi sani da ta ‘yan Houthis a kasar Yemen ta yi Allah-wadai da Amurka kan ayyana ayyukan da suke na goyan bayan Falasdinu ta hanyar
'Yan takara shida a zaben shugabancin kasa a Iran sun tafka muhawara ta farko kan
‘Yan sanda a Isra’ila, sun tarwatsa zaman dirshin da zanga-zangar kin jinin gwamnatin firaministan kasar
Kungiyar gwagwarmayar Ansarullah da aka fi sani da ta ‘yan Houthis a kasar Yemen ta
Bayanai daga Falasdinu na nuni da cewa adadin Falasdinawan da sukayi shahada a hare-haren Isra’ila
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta yi tambayar cewa: Wane ne ke ba da kariya
Iran ta ce za ta fifita diflomatisyya ta tsakaninta da kasashe makobtanta na yankin. Ministan harkokin wajen kasar ne Abbas Araghchi ya jaddada aniyar kasar kan harkokin diflomasiyya a yankin,
Al'ummar kasar Yemen sun gudanar da wani gagarumin ganganmi a fadin kasar, inda suka lashi takobin tinkarar ta'addancin Amurka ta hanyar kara karfin soji, da hada karfi da karfe, da
Babban sakantaren MDD António Guterres, ya yi kira ga mabambantan bangarori masu ruwa da tsaki a Yemen da su yi iyakacin kokarin yin hakuri da juna, su kuma dakatar da
Rundunar sojojin kasar Sudan (SAF) ta sanar da cewa, dakarunta sun samu ci gaba sosai a yakin da suke yi a babban birnin kasar Khartoum. Mai magana da yawun rundunar
Iran ta bayyana anniyarta ta yin hadin gwiwa da hukumar kula da makamashin nukiya ta duniya IAEA. Mataimakin ministan harkokin wajen Iran Kazem Gharibabadi ya ce Tehran "na maida hankali"
A jiya Lahadi ne dai kungiyar ta ‘yan ta’adda ta kai hare-hare akan iyakar Lebanon ta yankin Hermul Ma’aikatar tsaron Syria ta fitar da wata sanarwa da a ciki ta