The latest news and topic in this categories.
Dangane da ci gaban diflomasiyyar shari'a, shugaban sashen shari'a ya gana da Sarkin Qatar. Mohseni Ajeei, shugaban hukumar shari'a ta Jamhuriyar Musulunci ta Iran, ya gana tare da tattaunawa da
Shugaban Majalisar Zartarwar Hizbullah ya yi wa Isra'ila kashedin cewa, ta kwana sanin cewa ayyukan da kungiyar ke kaddamarwa na soji za su karu ta hanyoyi da yawa. Dubban jama'a
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta bada sanarwan jana’izar wasu daga cikin shahidanta a kan hanyar Kudus a yau Laraba. Tashar talabijin ta Al-Manadr ta nakalto bayanin yaki wanda kungiyar
Dangane da ci gaban diflomasiyyar shari'a, shugaban sashen shari'a ya gana da Sarkin Qatar. Mohseni
Shugaban Majalisar Zartarwar Hizbullah ya yi wa Isra'ila kashedin cewa, ta kwana sanin cewa ayyukan
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta bada sanarwan jana’izar wasu daga cikin shahidanta a kan
Mataimakin shugaban kasar Malawi da mutane 9 da suke tare da shi sun rasa rayukansu
Hukumar OXFOM ta abinci ta kuma MDD ta yi kira ga kasashen mafi karfin tattalin
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya yi gargadin cewa duk wani harin da Isra'ila za ta kai wa kasar zai fuskanci martanin da ya dace. Shugaban ya bayyana hakan ne
Shugabannnin kasashe mambobin BRICS, na isa kasar Rasha domin halartar taron kungiyar karo na 16 a binrin Kazan. Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya isa birnin na Kazan na kasar
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta ce ita ce ta kai harin jirgi maras matuki kan gidan shakatawa na firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu a makon da ya gabata, kamar yadda
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya gargadi gwamnatin sahyoniyawa game da yin duk wani gigi na yin shsihigi a kan tashoshin nukiliyarta, yana mai jaddada cewa Jamhuriyar Musulunci
Hezbollah ta sanar a yau Talata cewa ta kaddamar da jerin hare-hare da mayakanta suka kai kan sojojin mamamya na Haramtacciyar Kasar Isra’ila, domin nuna goyon baya ga al'ummar Palastinawa
Shugaban kasar Tunusiya Kais Saied ya tabbatar a wannan Talata cewa kasarsa na tare da gwagwarmaya da tsayin daka na al'ummar Palasdinu da Lebanon, yana mai jaddada cewa mu'amala da