The latest news and topic in this categories.
Bayan sallar Jana'iza wanda jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran, Imam Ayatullahi Sayyid Aliyul Khaminaee ya yiwa shugaban kasa shahida Ibrahim Ra'isi, da ministan harkokin wajensa Dr Hussain
Mukaddashin ministan harkokin wajen kasar Iran Dr Mohammad Bakiri Kani a cikin tattaunawa ta wayar tarho da tokwarorinsa na kasashen da dama ya bayyana cewa kasar Iran zata ci gaba
Shugaban ofishin siyasa na kungiyar Hamas Ismail Haniyeh ya gabatar da jawabi a wajen jana'izar shugaban kasar Iran marigayi Ibrahim Raisi da abokan tafiyarsa a jami'ar Tehran. Haniyeh ya ce:
Shugaban ofishin siyasa na kungiyar Hamas Ismail Haniyeh ya gabatar da jawabi a wajen jana'izar
Da safiyar yau ne jagoran juyin juya halin musulunci na kasar Iran Ayatollah Sayyid Ali
Ministan harkokin wajen Norway, Espen Barth Eide, ya tabbatar da aniyar kasarsa na kame firayim
Ƙasar Oman a ranar Talata ta yi maraba da matakin da Kotun Hukunta Manyan Laifuka
Hukumar Kula da ayyukan tallafawa Falastinawa ta Majalisar Ɗinkin Duniya UNRWA ta ce an dakatar
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu