The latest news and topic in this categories.
Kungiyar agajin Falasdinawa ta sanar da gano wasu gawawwaki shahidai 50 a wani babban kabari a harabar asibitin “Nasir” dake Khan Yunus wanda ‘yan sahayoniya su ka binne su a
A rana ta biyu ta ziyarar aiki da shugaban kasar Iran Sayyid Ibrahim Ra’isi yake yi a kasar Pakisran a yau Talata ya ziyarci kushewar Muhammad Ali Jinah a garin
Ministan harkokin wajen kasar Cuba Bruno Rodríguez Parrilla ya yi watsi da rahoton da Amurka ta fitar dangane da yanayin hakkin bil’adama a cikin kasar Cuba a 2023. Ministan harkokin
Kungiyar agajin Falasdinawa ta sanar da gano wasu gawawwaki shahidai 50 a wani babban kabari
A rana ta biyu ta ziyarar aiki da shugaban kasar Iran Sayyid Ibrahim Ra’isi yake
Ministan harkokin wajen kasar Cuba Bruno Rodríguez Parrilla ya yi watsi da rahoton da Amurka
A yau Talata ne babban sakataren majalisar koli ta tsaron kasar Iran ya isa birnin
Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya gana da tawagar kwamandojin sojojin sama da na tsaron sararin samaniyar kasar Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran Ayatullah Sayyid Ali
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran ya bayyana cewa: Sabon takunkumin da Amurka ta kakabawa Iran ya sabawa ka'idojin dokokin kasa da kasa Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il Baqa'i
Kasashen Italiya da Spain sun ki amincewa da tilastawa Falasdinawa yin gudun hijira daga Zirin Gaza Ministan harkokin wajen kasar Italiya Antonio Tajani, a yayin wani taron manema labarai da
Tsohon ministan yakin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ya yi furuci da cewa: gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ta ba da umarnin sojojinsu su kashe fursunoni yahudawa da masu tsaronsu a Gaza
Majiyoyin sojin Sudan sun sanar da cewa: Sun sake samun nasarar kwace iko da babban birnin kasar Khartoum Majiyoyin sojin Sundan sun sanar da cewa: Cikin dan gajeren lokaci sun
Shugaban kasar Amurka Donal Trump ya rattaba hannu a kan doka wacce ta yi allawadai da kutun kasa da kasa ta ICC saboda laifin fidda sammacin kama abokiyar Amurka firai