An Yi Kiran A Gudanar Da Manyan Zabukan Kasar Senegal Cikin Ruwan Sanyi

An tsara cewa za a yi zaben ne dai a ranar 25 ga watan Febrairu da ya gudana,amma shugaban kasa Macy Sall ya tura shi zuwa karshen shekarar nan da ake ciki. Sai dai kotun tsarin mulki ta kasar ta yi watsi da matakin na shugaban kasa tare da bayar da umarnin a gudanar da […]
Iran Ta Yi Allawdai Da Harin Ta’addancin Da Aka Kai A Kasar Rasha

Majalisar koli ta tsaron kasar Iran ta yi tir da harin ta’addancin ca aka kai kusa da birnin Moscow na kasar Rasha wanda ya ci rayukan mutane da dama. Babban magatakardar Majalisar koli ta tsaron kasar Iran Ali Akbar Ahmadiyan ya aike da sakon ta’aziyya da jaje zuwa ga shugaban Majalisar tsaron kasar Rasha Nikolai […]
Kungiyar Hamas Ta Yi Tir Da Yadda Duniya Ta Yi Shiru Akan Harin Asibitin Al-Shifa

Kungiyar gwgawarmayar musulunci ta Hamas ta yi tir da yadda kungiyoyin kasa da kasa su ka yi shiru akan mummunan halin da asibitin “Al-Shifa’ yake ciki bayan harin da sojojin HKI su ka kai masa da tafka laifukan yaki a cikinsa. A wata sanarwa da kungiyar ta Hamas ta fitar a yau Lahadi ta ce […]
‘Yan Gwagwarmaya Sun Harba Makamai Masu Linzami Zuwa Matsugunan Dake Kusa Da Gaza

A daidai lokacin da yakin Gaza yake cika kwanaki 170 da barkewa, ‘yan gwgawarmaya sun harba makamai linzami zuwa matsugunan da suke kusa da Gaza. Dakarun “Sarayal-Quds’ dake karkashin kungiyar Jiahdul-Islami ta sanar da harba makamai masu linzamin zuwa kan matsuganan ‘yan share wuri zauna. A gfe daya kuma ana cigaba da fafatawa a tsakanin […]