MDD Ta Gudanar Da Bikin Nuruz Ta Kasa Da Kasa

An gudanar da bukukuwan ranar Nuruz, ko ranar farko ta hijira shamsiyya ta Iraniyawa da kasashe makobta a Majalisar dinkin duniya a jiya Laraba a daya daga cikin zaurukan majalisar a birnin NewYork cibiyar MDD a Amurka. Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya bayyana cewa bikin Nuruz na bana wato shekara ta 1403 […]

MDD: Yunwa Da Cuttuka Ne Zasu Fi Kashe Mutanen Gaza Nan Gaba

Kwamishinan hukumar UNRWA mai kula da al-amuran bada agaji a kasar Falasdinu da aka mamaye, ya bayyana cewa nan gaba kadin yunwa da kuma cututtuka ne zasu fi kissan falasdinawa a Gaza fiye da makaman HKI. Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta nakalto Philippe Lazzarini, babban jami’i mai kula da hukumar UNRWA yana […]

Amurka Ta Gabatar Da Babbin Takunkumi Kan Kasar Iran A Kan Kera Makami Mai Linzami

Ma’aikatar Baitil Malin Amurka ta sanar cewa ofishin dake kula da kadarorin gwamnatin tana shirin kakakaba sabbin takunkumi kan wasu cibiyoyi dake Iran turkiya Oman da kuma jamus  saboda da zarginsu da taimakawa kasar Iran wajen kera makami mai linzami na Balastic da shirin tan a nakiliya da kuma sauran tsare-tsaren da suka shafi tsaro. […]

Ministan Harkokin Wajen Iran Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Eidin Noruz Ga Kasashe Makwabta

Amir Abdallahiyan ministan harkokin wajen kasa iran ya aikeda sakonni mabanbanta ga takwararonsa na kasashen Azarbaikan, Uzbakistan ,Afghanistan, Pakistan, Tajikisan,Turkmenistan Turkiya, Iraki, Krygystan ,Kazakhstan da kuma Indiya na murnar shiga sabuwar shekara hijira shamsiya da bikin Eidin Norooz. A jiya laraba 20ga watan maris ne aka fara bukukuwan shiga sabuwar shekara wato shekara ta 1403 […]