Kungiyoyin Gwagwarmayar Falasdinu Sun Bayyan Shirinsu Na Fuskantar Wuce Gona Da Irin Isra’ila a Rafah
Rahotanni sun bayyana cewa kungiyoyin gwagwarmayar Falasdinu sun jaddada cewa sun shirya tsafa don tunkarar duk wani wuce gona da
Kasashen Iran Da Pakistan Sun Jaddada Game Da Muhimmancin Kawo Karshen Yakin Gaza Ba Tare Da Sharadi Ba.
A cikin wani bayani na hadin guiwa da kasashen Pakistan da Iran suka fitar sun bukaci dakatar da bude wuta
Natanyaho Ya Mayar Da martani Kan Zanga-zangar Goyon Bayan Falasdinawa Da Daliban jami’o’I Ke yi A Amurka .
Rahotanni sun bayyana cewa Fira ministan Isra’ila Binyamin Natanyaho ya bayyana daliban Jami’a dake zanga-zangar nuna goyan bayan falasdinawa da
Shugaban Cocin Katolika Papa Roma Francis Yayi Kira Da A Gaggauta Kawo Karshen Yakin Gaza.
Rahotanni sun bayyana cewa Papa roma farancis shugaban cocin katolika na duniya ya bada shawarar komawa teburin tattaunawa domin kawo
Iran Ta Sanar Cewa Dole Fadar White House Ta Dena Goyon Bayan Laifukan Yakin Isra’ila A Gaza
Ministan harkokin wajen kasar Iran Amir Abdallahiyan da yake nuna damuwarsa game da yin amfani fiye da karfi da jamian
Iran Ba Zata Mika Kai Ga Manufofin Amurka Na Nuna Fin Karfi Ba
Jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran Imam Ayatullahi Sayyid Aliyul Khaminaee ya bayyana cewa mutanen Iran ba zasu