Search
Close this search box.

Natanyaho Ya Mayar Da martani Kan Zanga-zangar Goyon Bayan Falasdinawa Da Daliban jami’o’I Ke yi A Amurka .

Rahotanni sun bayyana cewa Fira ministan Isra’ila Binyamin Natanyaho ya bayyana daliban Jami’a dake zanga-zangar nuna goyan bayan falasdinawa da daliban jami’a ke yi a

Rahotanni sun bayyana cewa Fira ministan Isra’ila Binyamin Natanyaho ya bayyana daliban Jami’a dake zanga-zangar nuna goyan bayan falasdinawa da daliban jami’a ke yi a kasar Amurka a matsayin masu nuna kyamar yahudawa, kuma ya bukaci a kawo karshenta cikin gaggawa.

Nuna rashin amincewa  da kafa tantuna a jami’aoi  da kuma bukatar kawo karshen hada kai da masu aikewa da isra’ila makamai saboda laifukan yaki da HKI ke tafakwa kan alummar gaza acikin kasa da mako daya ya yadu zuwa sauran jami’oi   Amurka

Nuna rashin amincewar da daliban jami’oin  Amurka suka gudanar ya jawo kama daruruwan daliban jami’a a birnin Newyork  Texas da kuma kalifonia.daga lokacin kaddamar da harin guguwar Aqsa a ranar 7 ga watan Oktoba da kuma harin soji  da Isra’ila ta kai a gaza Jami’oin Amurka suka koma sansanin gudanar da zanga-zangar kin jinin gwamnatin Isra’ila.

Share

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments