Rasha: Murkushe zanga-zangar goyon bayan Falasdinu A Amurka ya saba wa dokokinta na ‘yanci
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Rasha ta sanar da cewa, mummunan martanin da mahukuntan Amurka suka mayar a kan zanga-zangar goyon
Rundunar Sojin Yemen ta sanar da wani sabon mataki a kan masu goyon bayan Isra’ila Gaza
Sojojin Yamen sun sanar da fara aiwatar da wani sabon mataki na hare-haren ramuwar gayya a kan masu taimaka ma
Ministan Harkokin Wajen Iran Ya Nufi Gambia Domin Halartar Taron Kungiyar OIC Karo Na 15
Ministan harkokin wajen kasar Iran Hossein Amir-Abdollahian ya bar birnin Tehran zuwa Banjul babban birnin kasar Gambia domin halartar taron
MDD Ta Yi Gargadi Game Da Hadarin Da Ke Tattare Da Kai Harin Isra’ila A Rafah
Kakakin ofishin kula da ayyukan jin kai na Majalisar Dinkin Duniya ya yi gargadi game da hadarin da ke tattare
Iran Ta JaddadaMukatar Kasar Falasdinu Ta Zama Cikekken Mamba A MDD
Jakadan kasar Iran a MDD ta jaddada bukatar kasar Falasdinu ta zama mamba a MDD a matsayin kasa mai cikekken
Iran Misali Ce Ga Kasashenmu Na Afrika _Ministan Kasuwanci Na Nijar
Ministan kasuwanci da masana'antu na Nijar Malam Seidou Asman, ya ziyarci Iran, inda ya halarci taron Iran da kasashen Afrika