The latest news and topic in this categories.
Bayan nasarar da Masoud Pezeshkian ya samu a zaben shugaban kasar Iran zagaye na biyu, jami'ai da shugabannin kasashe daban-daban na dniya suna ci gaba da aike masa da sakonni
Jagoran juyin juya halin musulunci Imam Ayatullahi Sayyid Aliyuul Khaminae, ya fito da sanyin safiyar yau Jumma'a inda ya kada kuri'arsa a zaben shugaban kasa zagaye na biyu a nan
A jiya litinin da yamma ne yan takarar shugaban kasa 6 a zaben shugaban kasar da za'a gudanar a ranar 28 ga watan Yunin da muke ciki a nan kasar
A jiya litinin da yamma ne yan takarar shugaban kasa 6 a zaben shugaban kasar
A karo na uku yan takarar shugaban kasa a nan Iran sun gudanar da muhawar
Jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran, Imam Aya. Sayyid Aliyul Khaminaee ya bukaci
Wasu masu neman tsayawa takarar shugabancin kasa a kasar Iran sun mika takardunsu, a rana
Bassirou Diomaye Faye dan takarar shugaban kasa daga daya daga cikin jam’iyyun hamayya a kasar
Kamfanin Matatar Man Dangote ta ce za ta janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur kan dambarwar shigo da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game