The latest news and topic in this categories.
Kungiyar gwgwarmayar ta Iraki ta fitar da sanarwa da a ciki ta bayyana cewa, ta kai wa manufofin HKI na soja hari a yankin tuddan Gulan dake karkashin mamaya a
Dakarun 'Kassam' na kungiyar Hamas, sun bayyana cewa; Harin da su ka kai a birnin Rafah dake kudancin Gaza, yana kara tabbatar da cin kasar sojojin Isra'ila, tare da yin
Kungiyar gwgwarmayar ta Iraki ta fitar da sanarwa da a ciki ta bayyana cewa, ta
Dakarun 'Kassam' na kungiyar Hamas, sun bayyana cewa; Harin da su ka kai a birnin
Mataimakin ministan harkokin waje mai kula da bangaren siyasa, ya bayyana cewa; Ko kadan ba a bijiro da batun dakatar da tace sanadarin uranium a Iran ba, ko kuma batun
Ministan kiwon lafiya na Jamhuriyar Musulunci ta Iran Muhammad Ridha Zafarqandi ya tattauna hanyoyin bunkasa aiki tare a fagen kiwon lafiya da mataimakin ministan kiwon lafiya na tarayyar kasar Rasha.
Jiragen yakin HKI sun kai hari a yankin Hangara dake unguwar "Dhahiya" a cikin birnin Beirut. Yankin da jiragen yakin na 'yan sahayoniya su ka kai wa harin, yana cike
Ma'aikatar kiwon lafiya ta kasar Uganda ta sanar da cewa, an kawo karshen Ebola da ta bulla a kasar bayan da aka dauki kwanaki 42 ba tare da an sami
115-Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na kissoshin rayuwa shiri wanda yake kawo maku kissiso da suka zo cikin alkur'ani mai girma
114-Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na kissoshin rayuwa shiri wanda yake kawo maku kissiso da suka zo cikin alkur'ani mai girma