The latest news and topic in this categories.
Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya bayyana cewa: Gwagwarmaya ta mayar gwamnatin 'yan sahayoniyya baya zuwa tsawon shekaru 70 da suka gabata Shafin yada labarai na Jagoran
Saƙon martani mai zafi zuwa ga waɗanda suke tunanin cewa harin da Iran ta kai wa haramtacciyar kasar Isra'ila shirme ne! Dan jaridar kasar Masar kuma mai gabatar da shirin
Ministan harkokin wajen kasar Iran ya jaddada cewa: Martanin Iran ga duk wani harin 'yan sahayoniyya zai kasance mafi tsanani...kuma za su iya gwada aniyar Iran din! Ministan harkokin wajen
Manjo Janar Mohsen Rizaei daya daga cikin kwamandoji dakarun kare juyin juya halin musulunci a
Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya jaddada cewa: Al'ummar Falastinu da Gaza suna
Kwamandan dakarun kare juyin juya halin Musulunci na Iran ta bayyana cewa: Kungiyar Hizbullah ce
Babban kwamandan sojojin ruwa na JMI Shahram Irani wanda yake ziyarar aiki a birnin Beijing
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya caccaki Faransa da sauran kasashen yammacin duniya saboda bayyana
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya isa birnin Amman da kasarJordan a safiyar yau Laraba, a ci gaba da rangadin da yake a kasashen yankin Asiya ta kudu
Kungiyar kare hakkin bi'adama Ta 'The Euro-Med Human Rights Monitor' ta bada sanarwan cewa gwamnatin HKI tana amfani da dakiyoyi a cikin mutum-mutumi ko (Bobby-Trapped) don kara kisan Falasdinawa a
A taron Jami'an gwamnatocin kungiyar 'Shanghai Cooperation Organization (SCO)' da ke gudana a birnin Islamabad na kasar Pakistan, kasar Iran ta bukaci kasashen kungiyar su fito fili su yi tir
Mabiya addinin kirista a nan Iran suna rayuwa tare da sauran Mabiya addinai daban daban. Pasto Ninus Mukaddas niyo na cocin Angika a nan Iran ya bayyana cewa kiristoci a
Labaran da suke fitowa daga tarayyar Najeriya sun bayyana cewa mutane akalla 94 suna kone kurmus sanadiyyar tashin gobare a wata tankar dakon man fetur a garin Majai na karamar
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ya yi gargadin cewa mamayar da gwamnatin Isra'ila ke yi wa Falasdinu barazana ce ba ga Falasdinu kadai ba, har ma ga daukacin yankin da