The latest news and topic in this categories.
Dakarun kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon sun kai farmaki kan birnin Haifa da wasu garuruwa a kasar Falasdinu da aka mamaye sa safiyar yau Talata. Kamfanin dillancin labaran Mehr na
Dubban mutane a kasashen duniya da dama ne suka fito kan tituna don nuna goyon bayansu ga mutanen kasar Falasdinu da aka mamaye da kuma mutanen Lebanon. Kamfanin dillancin labaran
Sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila sun kai wani sabon hari kan yankin kudancin birnin Beirut na kasar Lebanon Sojojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila sun kai farmaki kan wasu yankunan kudancin birnin
Assalamu alikum masu sauraro barkammu da warhaka, sharhin bayan labarammu zai yi Magana a kan
Majalisar wakilan kasar Amurka ta amince da wata doka wacce zata halatta mamayar da HKI
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya bayyana cewa HKI tana kokarin fadada yakin
Dakarun kungiyar Hizbullah na kasar Lebanon sun yi ruwan wuta a kan sojojin yahudawa yan
Gwamnatin kasar Saudiya ta bada sanarwan cewa ba za ta amince ta samar da huldar
Al'ummar Falasdinu da ke Zirin Gaza sun jaddada cewa: Shahadar shugaban ofishin siyasar kungiyar Hamas Yahya Al-Sinwar ba za ta shafi gwagwarmayar Falasdinawa ba Falasdinawa a Zirin Gaza sun bayyana
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Human Rights Watch ta ce: Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila tana aikata laifukan yaki a Gaza Kungiyar kare hakkin bil adama ta Human Rights Watch
Shugaban kasar Turkiyya ya yi kira ga Majalisar Dinkin Duniya da ta kakaba wa haramtacciyar kasar Isra'ila takunkumin hana sayen makamai Shugaban kasar Turkiyya Rajab Tayyib Erdogan ya yi kira
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya yaba wa marigayi shugaban kungiyar Hamas Yahya Sinwar bisa gagarumin aikinsa wajen tunkarar 'yan mamaya masu zagon kasa, yana mai
Kungiyar gwagwarmayar Islama ta Hamas ta sanar da shahadar shugaban ofishinta na siyasa kuma kwamandan farmakin guguwar Al-Aqsa, Yahya Sinwar. A cikin wata sanarwa da kungiyar Hamas ta fitar ta
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshian ya mika sakon ta’aziyyar shahadar shugaban ofishin siyasa na kungiyar Hamas Yahya Sinwar. “Kisan da ake yi wa shugabanni da kwamandojin gwagwarmaya ba zai raunana