The latest news and topic in this categories.
A wani bayani da kungiyar Hamas ta fitar na juyayin shahadar Isma’ila Haniyyah ta bayyana cewa ba al’ummar Falaasdinu ce kadai ta yi rashinsa ba, dukkanin al’ummar Larabawa da musulmi
Hamas ta yi Allah wadai da azabtar da Falasdinawa shida waɗanda suka hada da mata biyu da aka sako daga gidajen yarin Isra'ila. A wata sanarwa da ta fitar, kungiyar
Gwamnatin kasar Iran ta yi maraba da sasantawa tsakanin kungiyoyin Falasdinawa da kuma hadin kansu wanda ya faru a birnin Beijing na kasar China a ranar Talatan da ta gabata.
Wakilin kungiyar Hamas a kasar Lebanon Osama Hamdan ya gargadi HKI idan ta ci gaba
Akalla mutane 40 ne suka yi shahada yayin da wasu da dama kuma suka jikkata
Kungiyar Hamas a zirin Gaza ta bada sanarwan halaka da kuma jikatar sojojin yahudawan HKI
Ayatullah Khamenei ya gana da shugaban hukumar gwagwarmayar Palastinawa ta Hamas Ismail Haniyyah da tawagarsa
Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hamas ta yi kakkausar suka ga duk wani yunkuri na girke
Babban kusa a kungiyar Hamas Khaled Meshaal ya jaddada tsayin daka na gwagwarmayar gwagwarmayar Palasdinawa a gwagwarmayar da suke yi da gwamnatin sahyoniyawa har zuwa lokacin da kasar Falasdinu ta
Ma'aikatar Lafiya a yankin zirin Gaza ta sanar da cewa adadin mutanen da harin Isra'ila ta kashe a Beit Lahia da ke arewacin Gaza ya kai 87, Sanarwar ma'aikatar ta
Rasha ta sanar da cewa shugabannin kasashe sama da ashirin za su hadu a Kazan na kasar a mako mai zuwa don taron koli na kungiyar BRICS, wadda ƙawance ne
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Ismail Baghaei ya yi kakkausar suka kan ci gaba da aikata munanan laifukan yaki da Isra'ila ke ci gaba da aikatawa a kan al'ummar
A wani sabon kisan kiyashi da jiragen yakin HKI suka kai zirin Gaza sun kashe mutane akalla 80 a garin Beit Lahiya. Kamfanin dillancin IP na kasar Iran ya nakalto
Gwamnatin Amurka da kuma ta yahudawan Sahyoniya su na bincike don gano yadda wasu daga cikin shirye shiryensu na sirri, dangane da hare haren da HKI ta shirya kaiwa Iran