The latest news and topic in this categories.
Sanata Shehu Sani mai wakiltan Kaduna ta tsakiya a majalisar dattawan Najeriya a gwamnatin da ta shude ya bayyana cewa kissan kiyashin da HKI take aikatawa a Gaza na kasar
Amurka da Tarayyar Turai na jagorantar yunkurin diflomasiyya a birnin New York, don kaucewa barkewar mummunan yaki tsakanin Lebanon da Haramtacciyar Kasar Isra’ila, inda suke yin kira da a cimma
Falasdinawa sun yi shahada yayin da wasu suka samu raunuka sakamakon hare-haren da sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila suka kai kan biranan Khan Yunis da Jabaliya Kamfanin dillancin labaran iqna ya
Kakakin rundunar sojin Al-Qassam ya ce: Wani mafarki mai ban tsoro yana jiran 'yan sahayoniyya
Yahudawa masu zanga-zanga sama da rabin miliyan ne suka fito kan tituna a duk fadin
Jaridar Damorkor ta HKI ta bayyana cewa kasar zata shiga matsalolin tattalin arziki da kudade
Kungiyar Hamas ta yi Allah wadai da azabtarwar da Isra’ila take yi wa Falasdinawa da
Akalla Falasdinawa takwas ne aka kashe tare da jikkata wasu da dama a sabbin hare-haren
Al'ummar Falasdinu da ke Zirin Gaza sun jaddada cewa: Shahadar shugaban ofishin siyasar kungiyar Hamas Yahya Al-Sinwar ba za ta shafi gwagwarmayar Falasdinawa ba Falasdinawa a Zirin Gaza sun bayyana
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Human Rights Watch ta ce: Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila tana aikata laifukan yaki a Gaza Kungiyar kare hakkin bil adama ta Human Rights Watch
Shugaban kasar Turkiyya ya yi kira ga Majalisar Dinkin Duniya da ta kakaba wa haramtacciyar kasar Isra'ila takunkumin hana sayen makamai Shugaban kasar Turkiyya Rajab Tayyib Erdogan ya yi kira
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya yaba wa marigayi shugaban kungiyar Hamas Yahya Sinwar bisa gagarumin aikinsa wajen tunkarar 'yan mamaya masu zagon kasa, yana mai
Kungiyar gwagwarmayar Islama ta Hamas ta sanar da shahadar shugaban ofishinta na siyasa kuma kwamandan farmakin guguwar Al-Aqsa, Yahya Sinwar. A cikin wata sanarwa da kungiyar Hamas ta fitar ta
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshian ya mika sakon ta’aziyyar shahadar shugaban ofishin siyasa na kungiyar Hamas Yahya Sinwar. “Kisan da ake yi wa shugabanni da kwamandojin gwagwarmaya ba zai raunana