A ganinku menene makomar al’ummar Palasdinu?

“Isra’ila ta fara yakin ne da nufin kawo karshen  Hamas, kuma ta mamaye Gaza, da kuma kwato  dukkan fursunonin ta. Amma yanzu, watanni nawa ke

Share

A ganinku menene makomar al'ummar Palasdinu?

“Isra’ila ta fara yakin ne da nufin kawo karshen  Hamas, kuma ta mamaye Gaza, da kuma kwato  dukkan fursunonin ta.

Amma yanzu, watanni nawa ke nan suka shude, To sai dai  muhimmiyar tambaya da ta bijiro da kanta a nan shi ne,  Shin Tabbas Isra’ila ta yi nasara a yakin?”