Search
Close this search box.

Daliban Jami’oin Amurka Suna Cigaba Da Zaman Dirshen Na Nuna Goyon Bayan Falasdinawa

Tare da cewa jam’an tsaron kasar ta Amurka suna kama da kuma amfani da karfi akan daliban jami’oin Amurka, sai dai duk da haka har

Tare da cewa jam’an tsaron kasar ta Amurka suna kama da kuma amfani da karfi akan daliban jami’oin Amurka, sai dai duk da haka har yanzu suna cigaba da nuna kin amincewarsu da yadda gwamnatin kasarsu take cigaba da marawa HKI baya, a kisan kiyashin da take yi wa Falasdinawa.

Daga cikin jami’oin na Amurka da daliban suke zaman dirshan na nuna goyon Falasdinawa da kawai Columbia, a New york, Harvard, Texas, Brown, Washington DC,Goerge Town, da Jami’ar Carlifonia Ta Kudu. A halin da ake ciki a yanzu harabobin wadannan jamio’in sun zama filin dagar fada a tsakanin dalibai da ‘yan sanda, inda a kowace rana ake kama wasu ko kuma raunana su ta hanyar duk da kulake

Share

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
0 Comments
Inline Feedbacks
View all comments