Shugaban kasar Najeriya Bola Tinubu Ya Ƙi Ganawa Da Jakadan Afirka Ta Kudu

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ki karbar wata tawaga ta musamman da Shugaban Afirka ta Kudu, Cyril Ramaphosa, ya aika najeriya kan hare-haren kyamar baki da aka sake kai wa ƴan Nijeriya da sauran ƴan Afirka a kasar Afirka ta Kudu. Majiyoyin labarai sun ce tawagar, wadda Ministan Harkokin Ƙasa da Haɗin Kan Ƙasa […]
Kungiyar Hizbullah Ta ce Harin da Amurka da saudiya suka kai a kasar Iraqi babbar barazanar ce

Rahotanni da kamfanin Tasnim na kasar iran ya nakalto ya nuna cewa a yau juma’a kungiyar hizbullah ta fitar da wani bayani, inda tayi tir da harin da kasar Amurka ta kai kasar Iraqi kuma ta bayyana shi a a matsayin keta hurumin kasar kuma babban hadari ne ga alummar kasar Iraqi, kuma ya keta […]
Dakarun Sojin Kasar Iran Sun Kai Hari Kan Sansanin Sojan Amurka Dake Ahmad Jabir A kasar Kuwait

A ci gaba da mayar da martani da dakarun kasar iran ke yi kan harin da kasar Amurka ta kai a tsibirin Qasham , dakarun sun sanar da kai hari kan sansanin Amurka dake Ahmad Jabir a kasar Kuwait, kuma sun jaddada cewa hari ko barazana zai kara wa kasar iran karfin hadin kai da […]
Dubban Alummar Yamen Ne Suka Gudanar Da Zanga-zangar Nuna Adawa Da Kasar Saudiya A Yau

Rahotanni sun bayyana cewa miliyoyin mutane ne suka fito kwansu da kwarkwatansu a babban birnin San’a na kasar Yamen domin gudanar da zanga-zangar nuna adawa da kasar saudiya da hare-haren da ta kai kan kasar yamen, inda suka ta rera taken cewa idan aka killace su, to su ma za su killace saudiya a teku, […]